Skip to main content

Contact Us

You can send us an email via: 


drattibrahim@gmail.com


You can contact us on WhatsApp with the number below: 


+2348066059653


On Facebook:


https://www.facebook.com/groups/246023649206040/?ref=share


On YouTube:


https://youtube.com/channel/UCuu_AiyP3kNS_zbpoLW0r_A


On Wattpad:


https://www.wattpad.com/story/161605977?utm_source=android&utm_medium=link&utm_content=share_writing&wp_page=create&wp_uname=AMIBRAHIM&wp_originator=CF3lgubaPjHzSAwauRli%2F0PS8B%2BAYJlNXxcz%2BPtTLm%2FuK4WZ9f00oBETxHphBmKoUoeWgI%2Fc877yqazUrSdE1y8DSDvxRWrlX6N%2F8CgULEiR2CbiP6Knfq8SCKAsLgZp



Comments

  1. Littapi yy Allah y Kara kaipin basira Amin ko zan iya samun cigan sa har last chapter

    ReplyDelete

Post a Comment

Most Popular

349-352

 Ɓangaren Dul'Ururu Doron ƙasa na biyu Dul'Ururu yana zaune akan karagarsa yana fuskantar Haruta da Maruta. Kallon farko zakaga alamun sarauta da ƙanshin mulki a kowanne sako da loko na dakin. Akwai tambarin babbar masarauta a jikin bangon ɗakin da kuma hannun kujerun da su Haruta suke kai. Ga kambun sarauta akan Dul'Ururu wanda yake nuna tabbacin shi ne sarki bisa doron ƙasa ta biyu.  "Kamus ya kira," Dul'Ururu ya ce. "Armad ya shiga gadar zare." Haruta da Maruta suka yamutse fuska.  "Ya shiga gadar zare kuma?" Dul'Ururu ya gyada kai. "Ya shiga. A yanzu haka da muke wannan magana yana ciki. Bamu san meye ya kai shi ba kuma har yanzu bamu san mai ya faru dashi a wata guda daya wuce ba. Amma Kamus ya ce a Melmusa aka gano shi." "Wai anan ya ɓuya duk tsahon wata gudan nan amma duk abinda Nusi tayi bai bayyana ba?" Inji Haruta. "Babu tabbas," inji Dul'Ururu. "Bamu sani ba. Amma akwai ƙanshin gaskiya a...